Ƴan bindiga A Kaduna Sun Kashe Rabaran Dauda Bayan Da Suka Karɓi Kuɗin Fansa

Ƴan bindiga sun Kashe wani limamin coci reverend  Dauda Bature bayan da suka karbi kudin fansa daga hannun mai matarsa.

RFI ta ce, rahotanni sun nuna cewa,ƴan bindigar sun yin awon gaba da Dauda Bature da mai ɗakin  ne ranar  8 ga watan Nuwamba a lokacin da yake cikin gonar sa dake yankin Rigasa a karamar hukumar Igabi.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram