Da Ɗumi-ɗumi: A Daidai Lokacin Da Buhari Zai Ziyarci Maiduguri Ƴan ta’addan Boko Haram Sun Tada Bama-bamai A Kusa Da Filin Jirgi A Jahar.

Da Ɗumi-ɗumi: a daidai lokacin da Buhari zai ziyarci Maiduguri Ƴan ta’addan Boko Haram sun harba makamin ƙare dangi a kusa da filin jirgi na Ngomari

A bayanan da mu ke samu kusan mutum 4 sun rasa rayukansu.

Rahotanni dai sun ce yau shugaba Buhari zai ziyarci Jahar Maiduguri domin ƙaddamar da wasu ayyukan da Gwamnan jahar ya yi.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram