Waiwaye: Bidiyon Shekaru 2 Na Wasu Dazuka Masu Haɗari Da Aka Je Yin Sansanci Da Ƴan ta’adda A Katsina

Waiwaye: Jakadiya ta yi waiwaye akan wasu dazuka masu haɗari da manyan wahalhalun da aka sha a lokacin da Gwamnan jahar Katsina Aminu Masari ya ke shiga dazukan da ƴan ta’adda suke da zama domin yin sasanci da su a shekaru biyu da watanni da suka wuce.

Dannan hoton da ke ƙasa don kallon bidiyon

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram