Matasa sun arin bakin katsinawa sun ci ma su albasa, sun ce Osinbajo suke son ya gaji Buhari a 2023

Wasu aatasa a jahar Katsina sun taru a gaban fadar mai martaba sarki Abdulmumini Kabir Usman domin bayyana ra’ayinsu game da son mataimakin shugaban Ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya gaji shugaba Buhari a 2023.

Ku kalli bidiyon inda matasan ke cewa Najeriya Sai Osinbajo.

Wannan lamari ya faru ne a daidai lokacin da Osinbajo ya kai ziyarar gaisuwa game da rasuwar mahaifiyar babban ɗan kasuwar jahar Alh. Ɗahiru Mangal a yau Lahadi.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram