Yadda Bashin Naira Dubu 10 Ya Sa Wani Ƙaramin Yaro Ya Saci Ƙanwarsa Mai Shekaru 4 A Duniya, A Katsina

Rundunar ƴansanda a jahar Katsina da ke arewa maso yammacin Najeriya ta kama wani yaro mai ƙarncin shekaru da zargin satar ɗiyar kawunsa ƴar shekara 4 a duniya

Kakakin rundunar ƴansandan SP Gambo Isah ne ya gabatar da yaron mai suna Abubakar Abdulbasir ga manema labarai a jiya Juma’a a hedikwatarsu da ke Katsina

Ku kalli bidiyon yaron a nan ƙasa

A yayin zantawa da yaron ya ce ya saci yarinyar ne saboda yana son ya samu dubu 10 ya biya bashin kuɗin wata hula da ya saya.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram