Yanda Ƴan Ta’adda Ke Saka Ƴara Ƙanana Harkar Ta’addanci Tare Da Koya Masu Yi Ma Mata Fyaɗe Idan Sun Yi Garkuwa Da Su

Jami’an tsaro sun kamo wani ƙaramin yaro mai ƙaranci shekaru mai suna Sani Ƴan Nagge wanda ake zargin yan ta’adda sun saka shi harkar ta’addanci da neman mata.

Wannan yaro dai da yan jarida suka tattauna da shi ya shaida masu cewa bayan yan ta’addan sun tafi da shi sun koya mashi bindiga da kuma yin amfani da matan da suka yi garkuwa da su.

Ku kalli fira da yaron a cikin wannan bidiyon da ke ƙasa

https://youtu.be/wsAjRe7AI98

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram