Da Ɗumi-Ɗumi: Gobara Ta Tashi A Hedikwatar Ma’aikatar Kuɗi Ta Najeriya

Gobara ta tashi a hedikwatar ma’aikatar kuɗi ta Najeriya da ke Abuja.

Babu tabbaci a game da ko me ya jawo gobarar sai dai tuni ma’aikatan kashe gobara suka isa wurin.

KARANTA WANNAN LABARIN:Najeriya Na Da kayayyakin Da Ake Muƙata Domin Samar Da Maganin Cutar Covid-19 — Masani

BBC ta ce Jaridar Punch a Najeriya ta ruwaito mai magana da yawun hukumar kashe gobara , Abraham Paul, ya ce ma’aikatansu na can suna ƙoƙarin tsaida gobarar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram