Kada Mu Sake Mu Yi Kuskuren Da Zai Sa PDP Ta Dawo Kan Mulki Ta Maida Ƙasar Nan Ƴar Gidan Jiya – Buhari

Shugaan Najeriya Muhammadu Buhari ya gargaɗi dimbin al’umma jam’iyyarsa ta APC da cewa kar su kuskura su yi kuskuren da zai sanya jam’iyyar adawa ta PDP ta dawo ta amshe mulkin Najeriya.

A cewarsa in har suka yi kuskure PDP ta amshe mulki daga hannunsu to zata maida ƙasar ƴar gidan jiya.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram