Yan Ta’adda Na Ta Shawagi A Munya Ta Jahar Niger.

Rahotanni dake fitowa daga Jihar Niger a tarayyar Najeriya sun nuna cewa Yan ta’adda sun Kwashe Kwanaki biyu suna addabar kauyukan Chibani da kuma Gini dake a yankin karamar hukumar Munya.

Kakaki Net Work ta ce, ko a ranar Litinin ɗin nan kafar sadarwa ta Niger State Media News 24 ta wallafa a shafinta ance an hango yan ta’adda suna shawagi a yankin cikin walwala.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram