Gwamanin Aminu Masari ta ce tana shirye-shiryen maida matasa masu bangar siyasa makarantar allo domin su samu ilimin addini.
Kalli kabarin a cikin wannan bidiyon da ke ƙasa.
Mai bai wa gwamnan shawara akan sha’anin tsaro, Ibrahim Katsina ne ya faɗi haka a yayin da ya ke ganawa da manema labarai a wajen wani taro da suka shirya da malaman addini domin shawo kan matsalar tsaro da ke addabar jahar.
Bidiyo: #alfijirradio