Idan Na Zama Gwamnan Katsina Cikin Kwana 100 Zan Karya Lagon Ƴan ta’adda – Majigiri

Shugaban babbar jam’iyyar adawa ta PDP kuma ɗan takarar gwamna a jahar Katsina, Salisu Yusuf Majigiri ya ce idan ya zama gwamnan jahar zai zo da tsare-tsaren da za su magance matsalar tsaro.

Salisu Majigiri ya bayyana haka ne a yayin wata fira da ya yi da wakilin gidan talabijin na Arise a Katsina a warin gangamin nuna aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar PDP.

Ƴan PDP Da APC Na Kuka Game Da Tsarin Sansanci Da Jam’iyyun Ke Yi Wajen Tsayar Da Ƴan Takara – A Taraba

A cikin bayaninsa, Majigiri ya ce idan har ya samu mulkin jahar, cikin kwanaki 100 zai mayar da duk ƴan gudun hijira muhallansu, ya kuma sama ma manoma damar ci gaba da aikin guna tare da buɗe duk makarantun da aka rufe saboda ƴan ta’adda.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram