Da Ɗumi-ɗumi: Atiku Ya Lashe Zaɓen Fitar Da Gwani Na PDP

Kwamitin shirya zaɓen fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar PDP ya sanar da tsohon mataimakin shugaban ƙasar Najeriya Atiku Abubakar a matsayin wanda ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar da jam’iyyar za ta tsayar a matsayin wanda zai yi takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashinta a zaɓen 2023.

Atiku dai ya samu ƙuri’u kimanin 370 yayin da sauran yan takarar suka samu ƙasa da 300

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram