Buhari Ya Gana Da Dikko Raɗɗa

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gana da ɗan takarar gwamnan jahar Katsina na shekarar 2023 a ƙarƙashin jam’iyyar APC, Dikko Umar Raɗɗ a ranar Litinin ɗinnan a fadar gwamnatin Najeriya da ke Abuja.

Dikko Raɗɗa ya ziyarci shugaba Buhari ne tare da gwamnan jahar Aminu Bello Masari.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram