Da Ɗuminsa: Kwankwaso Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwani Na NNPP

Da Ɗuminsa: Kwankwaso Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwani Na NNPP

Tsohon Gwamnan Jahar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya samu nasarar lashe Zaɓen Fidda Gwani na Jam’iyya mai alamar kayan marmari daya gudana a ranar Laraba.

Jam’iyyar NNPP a halin yanzu tana Gudanar da zaben fitar da Gwani a Filin Wasa na Velodrome na Moshood Abiola Dake Abuja.

Kwankwaso ya samu nasarar lashe Zaɓen bayan Deliget sun nuna amincewar su ta hanyar murya ɗaya.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Social media & sharing icons powered by UltimatelySocial
YouTube
YouTube
Instagram